Shin ko ya tarihin wannan gawurtaccen marubucin da ya kwashe akalla shekaru 24 yana rubuta labarai zai kasance?
Wadanne irin tambayoyi kuke zaton marubucin ya amsa a yayin wannan hirar da Mujallar ADABI ta yi da shi?
Ku biyo mu a wannan dandali na Facebook ko kuma shafin mu na intanet a ranar Asabar mai zuwa don karanta cikakkiyar tattaunawar da wakilin Mujallar ADABI Musaddam Idriss Musa yayi da wannan hamshakin marubucin da ya ga jiya kuma yau ma ake bugawa da shi a duniyar rubutun Hausa.
0 Comments